Ingarman Namiji 7-8

 Page 7 & 8

___yad'ora hannunsa tareda zame towel d'in k'ugunsa wata razananiyar k'ara sumayya tasaki tareda

k'ank'ame idannuwannta takwasa aguje. Wanda hakan yasanya yazeed jiyowa arazane shima domin sam


beji motsintaba ganin takwasa agujene yasashi janyo towel din dasauri yamayar tareda dafe kansa cikin

tsananin bakin ciki da b'acin yazauna bakin bed din Yana sauke numfashi tareda runtse idanuwansa Yana

tinanin mitazoyine? Miyasa beji shigowartaba? Yanzu shikenan taga tsiraicinshi? Hakan nanufin zata

Kara renashikenan kome? Duk shikad'ai yakeyiwakanshi tambayar daba wadda ze amsamashi ita.

Itako fitarta yayidede dafitowar sadeeq shima sabida jiyo ihunta riketa yayi Yana fadar "kee titee lpy

keda Waye mi,akamiki? Amma Ina gabaki d'aya tafirgice dudda bataga asalin halittarsaba sabida baya

yabata duwawunshi kawai tagani Amma hakan taki saurarar sadeeq tagudu. Shima bayanta yabi

danbesan mitakewa Wannan ihun ba...ahakan tawucesu Nene tayi bedroom din hajiya mama domin

tasan yau se buzunta tanashiga tamayarda kofar tarufe gummmm. Ahmad kuwa kansa kawai yakad'a

domin yatabbatarda yazeed tatsokano ahakan sadeeq yasamesu se surotu Nene keyi sudai jinta kawai

suke domin fitinar Nene se,ita.

Yad'au tsawon minti 20 awurin kafun yasamu kuzarin tashi yakarasa shiryawa yafita shima..Koda yaje

bawani cin abuncin yayiba kawai yadan tsakurane sa,anan yakoma perlon yazauna Yana lumshe

kwawawan idanuwansa abun duniya duk yadameshi soyake kawai yaga ta,inazeganta..

K'auyen barno meduguri

 Cikin wani k'asungumin jeji nagawata matashiyar budurwace tafito daga cikin wani kogo acikin

wata shiga kamar ba mutunba kamar Kuma arnan daji rigace ajikinta wadda bazawuce cibiyartaba Kuma

ga dukkan alamu rigar yagewane tayi asaman rigar harkasan batarufe tsayayyun breas dintaba domin

kanaganin samansu kasanma idan taduk'a zaka iyaganinsu atak'aicedai ba,iyakacin girmanta kenanba

ak'ugunta kuwa wani abune d'aure Kamar sulke Kuma bewuce gwiywartaba sekuma dankwalin atamfa

medan girma datarufe jikinta dashi Wanda shine kawai abu me kyau acikin kayan jikinta kallo d'aya

nayimata naganocewa yarinyace k'arama domin bazatawuce sa,ar su sumayya da fauza ba Kuma gata

kyakkyawa Masha Allah farace tass gatada hanci harbaka Dan bakinta Dede Masha Allah tafiya tafarayi

tana waigen bayanta indakuma boom,boom d'inta kejuyi kamar itake kad'asu dagangan..wani Rafi

tanufa indaruwa kekwance k'ark'ar dasu duk'awa tayi tad'iba Tasha kana tacire kayan jikinta tad'aura

Wannan d'ankwalin kanatajecan gefe tawankesu tas tashaya tasamu wani dutse tazauna tanadan

d'aukar duwatsuna tana jefawa aruwan.

Kimanin awa d'aya sa,anan tatashi tajetayi wanka dawani abun mekar soso Amma Kuma jikinshi korene

ahakan tayi amfani dashi tayi wankanta tass tawanke kowanne lungudasako najikinta sa,anan

yamayarda kayanta kana tasake wanke Dan kwalinnan shima tajira yabushe bayan yabishene tazo

tad'aura alwala tatayadda sallar dabatasan kotamicece akayiba awannan lokacin bayan ta,idar tayita

addu,a tanakai kukanta wurin mahaliccinmu tana zubbada k'walla ahakande tak'arasa addu,arta kana

tashiga tsintar y'ay'an itatuwa taci Wanda zataci tajeda sauran inda tafito....

Yau kusan kwana 6 kenan sumayya nawasan b'uya da ya yazeed domin komitakiyi dajisu tafe zata

gudu..abangarensu kuwa awannan lokacin sugano masu turo musu sakon barazana Kuma sunshiri

tinkarsu akowanne Hali yanzu hakan nemansu akeyi cikin gaggawa hidukwatarsu.

Sumayya ce zaune ita d'aya tana kallon TV kamar wadda akatsikara hakan ta tintsireda dariya kamar

wata zararriya dariya takeyi ba k'ak'k'autawa hadda rike ciki ahakan fauza tashigo tasameta zamatayi

kusanta tareda dafata tace" titee miyafaru haka kike dariya? ko tasamune? Banza sumayya tayi Mata

seda tayime ,isarta kanatsagaita tareda rikebaki " ohhh ni sumayyatu jikar dije ashedama d'uwawu nada

kyau hakan sekace tangaran฀? Kai wlh Allah zanzo nasake gani waiii gasu she shek'i sukeyi kamar

madubi tabbb ai wlh Sena kumaganowa Takoma kyalkyacewa da dariya.

"D'uwawu Kuma titeee? Fauza tatambaya da mmki." Ehhh wlh baki ganiba gasu fari tasss da,ake fadar

d'uwawu bak'ine ashedai karyane kokuma nashine farin ohooo ammadai Sena sake gano muna ta,Ida

zancen tana wani marmad'a idanu..." Ke kuwa titeee d'uwawun Waye kikagani haka kike Wannan

zancen Kai Nima zanso nagani kuwa Naga Koda gaske kikeyi.."Allah dagaskene."towaye kikaga

d'uwawunshi..jiyowa tayi tafuskance fauza tana dariya hhhhhhhh "Allah d'uwawun ya y...dask'arewa

tayi tana zaro ido฀ tana yarfa hannayenta tana jadabaya sakamakon abunda idanta kaganemata

kamuntace.......

Kuwa sumayya tagani ohooGa page akwaita Amma Baku ba of date tun banga comments dinku yadda yadda yadacebaAutar ahairi ✍฀✍฀

ALHERI WRITERS ASSO

 A.W.A

https://www.facebook.com/100186388252056/posts/

______________

฀ INGARMAN NAMIJI

No comments