Ingarman Namiji 15-16

 Page 15 & 16

__Akayi wani mugun ihu da gurnani me firgitarwa cikin tashin hankali suka Ida kutsakai ciki Dan ganin


mekefaruwa.. sumayya ce atsaye tsakiyar d'akin tad'aga gadon d'akin sama da hannu d'aya tana gurnani

idanuwanta duka sunjuye tanashirin dokawa anty lele shi aka..cinkin matsanancin sauri yazeed yayi

cikinta tareda rik'e hannayenta duka suka D'ora zagayen d'akin dagadon ahannusu..cikin firgici hajiya

mama kefad'ar nashi ukku ฀ ni hajara mizangani haka yazeed saketa karta illataka saketa nace..ah,ah

mama ba,abunda zefaru kufice daganan inasan sauke bed dinne.."ah,ah fa yazeed.."no mama kufitanace

yafad'a dad'an d'aga murya sabida ganin tanasan jefama wani acikinsu cikin hanzari suka fice hajiya

mama naciro wayarta tadannawa abba kira itako anty lele duk tarud'e tamarasa mizatayi itama wayar

taciro takira anty amarya tagaya Mata abunda kefaruwa..atake kuwa cikin tashin hankali anty amarya

taje sashen big mom tagaya Mata Dan ita bazatajeba sabida kawaici..itama big mom hankalinta yatashi

sosai batako tsaya Kiran abbu ba tafito tana fitowa taga Salman da Ahmad gayamusu tayi tareda cewa

sukaita hospital din hakako akayi suka nufi asibitin cikin gaggawa.

Bayan fitarsu hajiya mama kuwa danbene yakaure tsakanin yazeed da sumayya Dak'yar yasamu Kai

bakinshi kunneta yafara reramata karatun Al,qur,ani cikin suratul baqarah cikin dakiya da

jarumta..gurnanin datakeyine yak'aru tareda karak'aimi wurin San lahantashi..shiko yarik'e hannayenta

da,iya k'arfinshi..cikin Jin zafin karatun dayakeyi akejijjigasu taredasan kwacewa Amma Ina abun yacitira

hakan yasa sukayi jifada gadon suka jiyo gareshi..shikuwa yazeed jiyowarda tayi yabashi damar mird'e

hannuwan tareda jefata akan gadon.

Aiko yazumbur tayi zata Mike yayi saurin danneta tareda sake Kai bakinshi kunneta yacigaba da karatun

dayajeye..

Acan waje kuwa tuni su big mom suka k'araso anan suka Sami Abba da abbe Amma dady bezoba suna

zuwa hajiya mama tacewa Ahmad "Kai shiga ka temakawa Dan uwanka kada su illatashi..cikin sauri

yanufin d'akin yad'ora hannusa kenan yaji ance dakata Ahmad.

Dakatawa yayi sabidan Jin muryar data dakatardashi tareda duban memaganar ummy yagani tafe

mahaifiyar sadeeq itada siyamah...k'arasowa tayi tana fadar "barsu dashi karkashiga..kamarya

karyashiga zainab? Kinajifa abunda kefaruwa inta jimasa ciwofa tinda ba karfinta bane.."to hajiya mama

inya temakeshi yanzu gabafa Waze temakeshi ai gara yasaba tin yanzu..shiru hajiya mama tayi Bata sake

maganaba yayinda Ahmad Kebin anty tasu dakallan mmki.

Ad'akin kuwa

Mutanen na sumayya ganin yazeed naneman k'onasu yasa suka fara magana cikin wani sauti me

firgitarwa maraddad'in sauraro "kabarmu karka konamu kasani idan kak'onamu bazamu taba barinkaba

daga Kai har ahlinka sumayya tawace ni kad'ai duk lokacin daga sake Bari taga wani abun asashen jikinka

harya burgeta to wlh Niko senaga bayanka nine kawai Wanda zatakalla yabirgeta nine kawai nata itad'in

tawace nikadaiiiiii.. yak'arasa zancen cikin hargagi

Shikuwa yazeed ko,ajikinshi katan kawai yakeyi bebi takan zantukan dasukeyiba ganin k'onasu zeyi

bilhak'k'i yasu fita bashiri sunafar karyasake Bari yarab'e sumayya tareda jadda da Masa zasu

dawo..gabaki d'aya sumayya zubewa tayi ajikinshi dama akwance suke agilme tamatseshi ajikin bango

yanzuko duka jikinta yasake senumfashi take saukewa ahankali alamar bacci takeyi..shiko kallanta kawai

yakeyi ana tinanin ai doline tasamu gayyar fasinjoji kodan Wannan Rashin Jin nata sun dad'e ahakan

sumayya mak'alle ajikinshi shinfed'eta yayi gefe kana yatashi yagyara jikinshi kana yafita..atare duka

suka k'araso suna tambarshi Yaya jikin nata musamman hajiya mama datake cewa "yayadai son hope dai

ba,abunda sukama ko? Tafad'a tanashafa gefen fuskarshi Allah yasani tana mugun San yazeed dudda

ba,ita ta haifeshiba.. murmushi yayimata kana yakwantarda kasan akan kafad'arta bayan tazauna bakin

gadon da sumayya kekwamce Yana fadar"am okay my mama ba,abunda yasameni tareda sumbatar

hannuta..itadai big mom murmushi kawai tayi domin tana ganin zallar sonda hajiya mama kewa yazeed

ak'wayar idanta Wanda take tinanin ko itadata haifeshi iya son dazata Masa kenan.

"Naji kamar suna magana minene suke fad'a son? Cewar abba.."no bakomai Abba shirmensune

kawai.."to allah yabata lpy yace. suka amsada ameen y Allah..kuzo muje gida domin Dr yace baze

sallameta yauba se gobe ke hajara kizauna da,ita tareda yazeed kaiko Ahmad ku,ajiye Maryam gidanta

Allah yabamu alkhairi..."Abbah gobe jirginmu zetashi fa karfe 9:00am..sadeeq yafad'a yanakallan

abba..to ai bawani abun seyakoma gida da,assuba sabida Wannan matsalar bazeyu hajara tazauna da,ita

ita kad'aiba..seku shirya Masa kayansa idan kunkoma kamun yazo..too sukace dukansu tareda yin

abunda yace.

Gidansu sulaiman

Dareyayi sudai Dan yanzu karfe 2:00am Marwan ne tsaye yana sallah bayan ya idar yadad'e zaune Yana

addu,a tareda kokawa Allah damuwarsu yad'au tsawon lokaci yanayi kamun ya kwanta.

Dakin shatu kuwa kwance suke itada baba lado cikin bacci baba lado yarik'a jiyo kukanta tashi yayi Yana

dubata zaune yaganta akan sallaya tad'aga hannayenta duka biyu tana addu,a tana kuka..k'arasowa yayi

kusanta tareda tallabota jikinshi Yana shafa bayanta alamar rarrashi dauriya irinta baba lado yau shima

seda yayi k'walla Amma yayi sauri sharewa kada matarsa taga rauninshi..ahakan yalallab'ata sukaje suka

kwanta tareda yimata nasiha meratsa zuciya akan d'aukar kaddara me kyau ko akasinta tareda karfafa

Mata gyiwwa akan muradinsu.

Washe gari

Lpy qalau suka kwanada sumayya ba,abunda yafaru Dan bacci matakeyi har yanzu bata farkaba.. yazeed

kuwa tin asuba Ahmad yazo yad'aukeshi suka tafi gida tareda yiwa hajiya mama bankwana..addu,a tayi

musu sosai dafatan nasara akan abunda suka sakama gaba..sunji dad'in addu,ar tata sosai kana sukayi

Mata sallamah suka tafi..suna fita masallaci suka nufa bayan sunyi sallah suka shiga gidan kowanne

yashiga shiryawa Dan sufita da wuri gaya sulaiman yace subiya sad'aukeshi Dan direban gidansu

bayanan Marwan Kuma zeje school tin 7 balle yayiwa baba lado magana yakaishi..zaune yake bayan

yagama shirinshi tsab Kaya kawai zesaka seya tuna Wannan zuwan dasukayi beduba abunda yafaruba

bayan sunyi waccan tafiyar atake yajawo computer shi mehadeda cc vt ze.....

Tofa ฀฀ yazeed nidai nayinan฀฀

Free page yakusa k'arewa befi page 3 ba yakare idan kinshirya karatun INGARMAN NAMIJI to

kiyihanzarta sayan naki tahanyar datadace #500 ne kachal ฀ idan kintashi siya Zaki iya yimun magana

tawannan nomber 07037092176 inkinsan basiya zakiyiba karki batawa kanki lokacin nemana kokice

namuki ragi ko akasin hakan domin bazanyiba karkiyi kice namiki wulakanci bana wulakanta kowa Amma

banasan reni maganin Bari Kar afara..

KARKIBARI ABAKI LABARI akwai chakwa kiya agaba ฀฀฀฀฀฀ ฀฀฀฀฀฀฀฀

Autar alheri✍฀✍฀

ALHERI WRITERS ASSO

 A.W.A

https://www.facebook.com/100186388252056/posts/

________________

INGARMAN NAMIJI

No comments